Dakarun sojin Sudan sun sanar da cewa sun karbe cikakken iko da fadar shugaban kasa a birnin Khartoum Sojojin Sudan sun kwato wasu wurare daga hannun dakarun RSF, yayin da RSF ke karfafa ikonta a Yammacin kasar Fadan da ke gudana ya haddasa bala’in mafi girma a duniya, inda yunwa da…
Bayan Gwabza Fada, Sojoji Sun Kwace Iko a Fadar Shugaban Kasar Sudan …C0NTINUE READING HERE >>>>