BREAKING: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai Biyar, An Ceto 20

Adadin wadanda suka mutu a wani bene mai hawa uku da ya rufta a unguwar Ojodu Berger da ke Legas ya kai biyar.

 

A cewar hukumar bada agajin gaggawa ta kasa (NEMA), an ceto mutane 20 daga baraguzan ginin da ya ruguje.

Ko’odinetan hukumar NEMA a shiyyar Kudu-maso-Yamma, Ibrahim…

Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai Biyar, An Ceto 20 …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment