Tsohon mashawarcin shugaban kasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya hakura da shirin neman tazarce, ya bai wa matasa dama su yi takara domin ciyar da kasa gaba a babban zabe na 2027.
A wata budaddiyar wasika da ya aike wa Daily Trust a ranar…
Baba-Ahmed Ya Bukaci Tinubu Ya Janye, Ya Bar Matasa Su Yi Takara …C0NTINUE READING HERE >>>>