BREAKING: Bayan Taso Shi a Gaba, Gwamna Lawal Ya Tsage Gaskiya kan Jita Jitar Barin PDP

Gusau, Zamfara – Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yi magana kan jita-jitar barin jam’iyyar PDP.

Gwamna Dauda Lawal ya yi watsi da karairayi da ake yaɗawa cewa yana shirin barin jam’iyyar PDP zuwa wata.

Wannan na kunshe ne a cikin wani rubutu da Gwamna Lawal ya yi a yau Lahadi 20 ga…

Bayan Taso Shi a Gaba, Gwamna Lawal Ya Tsage Gaskiya kan Jita Jitar Barin PDP …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment