BREAKING: Dattawan Arewa Sun Zargi Tinubu Da Nuna Wariya A Nade-Naden Mukamai

Kungiyar Shugabannin Arewa (NEF) ta zargi Shugaba Bola Tinubu da nadin mukaman gwamnati ba tare da daidaito tsakanin yankunan Nijeriya ba, wanda ta ce yana fifita yankin Kudu maso Yamma a kan sauran yankuna shida na kasar.

Mai magana da yawun kungiyar, Farfesa Abubakar Jiddere, a cikin…

Dattawan Arewa Sun Zargi Tinubu Da Nuna Wariya A Nade-Naden Mukamai …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment