BREAKING: De Bruyne Zai Bar Manchester City A Ƙarshen Kakar Wasanni

Ɗan wasan tsakiyar Belgium, Kevin De Bruyne, ya bayyana cewa zai bar Manchester City a ƙarshen wannan kakar wasa, bayan shafe shekaru 10 yana taka leda a ƙungiyar.

Ɗan wasan mai shekaru 33, ya ce kwantiraginsa zai ƙare a bana, kuma lokaci ya yi da zai bar Etihad Stadium.

Tun daga…

De Bruyne Zai Bar Manchester City A Ƙarshen Kakar Wasanni …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment