BREAKING: Gobara Ta Ƙone Sabon Ginin Ɗakunan Kwanan Ɗalibai Mata Na Jami’ar Sokoto 

A ranar Talatar da ta gabata ne gobara ta kama wani sabon dakin kwanan ɗalibai mata da aka gina a jami’ar jihar Sokoto, lamarin da ya tsorata al’ummar jami’ar.

 

Gobarar wadda ta tashi da misalin karfe 3:30 na rana, ta kona ɗaukacin ginin da aka gina kwanan nan domin magance…

Gobara Ta Ƙone Sabon Ginin Ɗakunan Kwanan Ɗalibai Mata Na Jami’ar Sokoto  …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment