BREAKING: Gwamna Lawal Ya Yi Jimamin Rasuwar Ɗan Majalisar Zamfara, Aminu K/Daji

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya nuna alhininsa bisa rasuwar Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji, ɗan majalisar dokokin jihar mai wakiltar Kauran Namoda ta Kudu.

Mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar da wata sanarwa inda ya ce gwamnan ya miƙa sakon…

Gwamna Lawal Ya Yi Jimamin Rasuwar Ɗan Majalisar Zamfara, Aminu K/Daji …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment