BREAKING: Gwamnatin Katsina Ta Sauya Masu Yi Wa Alhazai Hidima A Saudiyya

Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya sanar da wasu canje-canje masu muhimmanci game da yadda ake gudanar da ayyukan aikin hajja a jihar.

 

Ya bayyana cewa yanzu ba za a amince da jami’an da ba su kware ba wurin rakiyar mahajjata a kasa mai tsarki.

Sanarwa ta zo ne bayan…

Gwamnatin Katsina Ta Sauya Masu Yi Wa Alhazai Hidima A Saudiyya …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment