Gwamnatin Amurka, a ƙarƙashin shugabancin Donald Trump, ta bayyana shirin rufe ofisoshin jakadanci a wasu ƙasashen Afrika, ciki har da Eritrea, Gambiya, Sudan ta Kudu, Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo, Lesotho, da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.
Wannan mataki na zuwa ne a matsayin…
Gwamnatin Trump Na Shirin Rufe Ofisoshin Jakadanci A Afrika …C0NTINUE READING HERE >>>>