BREAKING: Jigawa Ta Baje Kolin Aikin Noma A Abuja

A ci gaba da kokarinsa na kawo sabon tsari domin inganta harkokin noma a jihar Jigawa, Gwamna Malam Umar Namadi ya jagoranci tawagar gwamnatin jihar zuwa wani babban taro da manyan masu zuba jari na duniya da masu ruwa da tsaki a harkar noma.

Taron wanda ya gudana jiya Talata a otal…

Jigawa Ta Baje Kolin Aikin Noma A Abuja …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment