BREAKING: Majalisar Kano Ta Yi Murna Da Lambar Yabo Da Jaridar LEADERSHIP Ta Bai Wa Abba

Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta taya Gwamna Abba Kabir Yusuf, murna bisa lashe lambar yabo ta LEADERSHIP a matsayin Gwamnan Shekara na 2024. 

An ba shi wannan lambar yabo ne saboda ƙoƙarinsa wajen inganta harkar ilimi a jihar.

Shugaban majalisar, Rt. Hon. Jibril Ismail Falgore,…

Majalisar Kano Ta Yi Murna Da Lambar Yabo Da Jaridar LEADERSHIP Ta Bai Wa Abba …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment