BREAKING: Mutane 2 Sun Rasu A Wajen Haƙar Ma’adinai A Jihar Neja

Mutane biyu ‘yan asalin Jihar Kano sun rasa rayukansu bayan da dutse ta rufe su a wani wajen haƙar ma’adinai da ba bisa ƙa’ida ba da ke unguwar Farin-Doki a ƙaramar hukumar Shiroro, a Jihar Neja.

Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 8 na safiyar ranar Lahadi, 13 ga watan…

Mutane 2 Sun Rasu A Wajen Haƙar Ma’adinai A Jihar Neja …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment