BREAKING: Nda-Isaiah Ta Yaba Wa Matar Shugaban Kasa Tinubu Kan Soyayya Da Tallafawa Talakawan Nijeriya

Shugabar kamfanin jaridar LEADERSHIP, Misis Zainab Nda-Isaiah, ta yaba wa uwargidan shugaban kasar Nijeriya, Sanata Remi Tinubu, bisa jajircewarta wajen inganta rayuwar marasa galihu a fadin kasar nan.

 

Misis Zainab ta yi wannan yabon ne a lokacin da ta jagoranci tawagar shugabannin…

Nda-Isaiah Ta Yaba Wa Matar Shugaban Kasa Tinubu Kan Soyayya Da Tallafawa Talakawan Nijeriya …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment