BREAKING: NNPP Ta Mutu, Kwankwaso Zai Sake Dawowa APC – Ganduje

Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce jam’iyyar NNPP ta mutu kuma za a shafe ta nan ba da jimawa ba.

Da yake jawabi a ranar Talata a Abuja yayin da ya karɓi shugabanni da mambobin Tinubu Support Group (TSG), Ganduje ya bayyana cewa Sanata Rabiu Musa…

NNPP Ta Mutu, Kwankwaso Zai Sake Dawowa APC – Ganduje …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment