Rundunar ‘yansandan Nijeriya, ta gayyaci DSP Aliyu Adejembi da abokan aikinsa da aka gani a wani faifan bidiyo, suna karbar kudade daga hannun ‘yan Chana zuwa hedikwatar rundunar da ke Abuja, domin amsa tambayoyi.
Bidiyon da ya fito a shafin sada zumunta a ranar Talata, ya nuna…
Rundunar ‘Yansanda Ta Tuhumi Jami’anta Da ‘Yan Kasar Sin Ke Raba Wa Kudi A Wani Bidiyo Da Ke Yawo …C0NTINUE READING HERE >>>>