BREAKING: Tinubu zai Dauki Matakin Gaggawa kan Tsaro bayan Dawowa daga Faransa

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro da mai ba shi shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu bayan dawowar shi NajeriyaTun daga ranar 2 ga Afrilu da ya tafi Paris, akalla mutane 120 aka kashe a hare-haren ‘yan bindiga, tare da kona gidaje da raba dubban mutane da…

Tinubu zai Dauki Matakin Gaggawa kan Tsaro bayan Dawowa daga Faransa …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment