Kasar Sin ta yi amanna da zaman lafiya da samun moriyar juna da ci gaba tare ta hanyar hadin gwiwa a kokarin tabbatar da gina al’umma mai makoma ta bai-daya tare da kasashe makwabta har ma da na nesa.
Domin yaukaka zumunci da kokarin bude wani sabon babi na ayyukan ci gaba tare…
Yaukaka Zumunci Da Makwabta A Aikace Tsakanin Sin Da Malaysiya …C0NTINUE READING HERE >>>>