BREAKING: Za A Fara Jigilar Alhazan Jihar Kwara A Ranar 12 Ga Watan Mayu

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kwara ta sanar da cewa rukunin farko na maniyyatanta za su tashi daga filin jirgin sama na Ilorin zuwa kasar Saudiyya a ranar 12 ga watan Mayu.

 

Sakataren zartarwa na hukumar Abdulsalam Abdulkadir ne ya bayyana haka a lokacin wani shiri na wayar da…

Za A Fara Jigilar Alhazan Jihar Kwara A Ranar 12 Ga Watan Mayu …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment