Bayan Watanni 18 Najeriya Ta Fara Tantance Ma’aikata Don Nada Sabbin Jakadu

Bayan Watanni 18 Najeriya Ta Fara Tantance Ma’aikata Don Nada Sabbin Jakadu

WASHINGTON, D. C. —  Najeriya, kasa mafi yawan al’umma a Afirka, kuma babbar abokiyar kawancen kasashen yammacin duniya a yakin da ake yi da masu tada kayar baya a Afirka ta Yamma, ta yi aiki ba tare da jakadu ba tun watan Satumban 2023. A baya dai ministan harkokin wajen kasar ya dora… Bayan Watanni … Read more

Nijar Ta Nuna Damuwa Kan Sabon Matakin Tsaron Iyaka Da Najeriya Ta Dauka

Nijar Ta Nuna Damuwa Kan Sabon Matakin Tsaron Iyaka Da Najeriya Ta Dauka

NIAMEY, NIGER —  Girman wannan mataki ya sa Nijar bayyana fatan ganin sun tattauna da Najeriya domin tsara hanyoyin da za a yi amfani da sui a kuma hada karfi a yakin da kasashen biyu suka dukufa kansa don murkushe ta’addanci da masu aikata miyagun laifuka. Ministan harkokin wajen Nijar… Nijar Ta Nuna Damuwa Kan … Read more