Bayan Watanni 18 Najeriya Ta Fara Tantance Ma’aikata Don Nada Sabbin Jakadu

Bayan Watanni 18 Najeriya Ta Fara Tantance Ma’aikata Don Nada Sabbin Jakadu

WASHINGTON, D. C. —  Najeriya, kasa mafi yawan al’umma a Afirka, kuma babbar abokiyar kawancen kasashen yammacin duniya a yakin da ake yi da masu tada kayar baya a Afirka ta Yamma, ta yi aiki ba tare da jakadu ba tun watan Satumban 2023. A baya dai ministan harkokin wajen kasar ya dora… Bayan Watanni … Read more